Dandalin Siyasa - Rikicin shugabancin Majalisar Wakilai a Najeriya

Share:

Listens: 0

Dandalin Siyasa

News & Politics


Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan Majalisar wakilan kasar ke tafkawa. A yi sauraro lafiya.